Eyitayo Lambo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Eyitayo Lambo
Minister of Health (en) Fassara

ga Yuli, 2003 - Mayu 2007
ABC Nwosu (en) Fassara - Adenike Grange (en) Fassara
Rayuwa
Haihuwa 28 Disamba 1944 (79 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta University of Rochester (en) Fassara
Jami'ar Ibadan
University of Lancaster (en) Fassara
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Employers Jami'ar Ibadan

Eyitayo Lambo an nada shi Ministan Lafiya na Tarayyar Najeriya a watan Yulin shekarar 2003, inda yayi ta rike mukamin har zuwa Mayun shekarar 2007 a lokacin wa’adi na biyu na shugabancin Olusegun Obasanjo.

Tarihin Rayuwa[gyara sashe | gyara masomin]

An haifi Lambo a ranar 28 ga watan Disamban shekarar 1944 a Isanlu, hedkwatar karamar hukumar Yagba ta Gabas a Jihar Kogi, Najeriya . Ya halarci Jami'ar Ibadan, Jami'ar Rochester (Amurka) da Jami'ar Lancaster (UK).

Ya sami B.Sc. da MA digiri a fannin tattalin arziki da kuma Ph.D a fannin bincike na aiki da ya shafi tsarin kiwon lafiya. Farfesa Lambo ya koyar a matakin farko da na digiri a Jami'o'in Ibadan, Ilorin da Jihar Bendel, a shekarun 1974 zuwa 1992.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  •  
  •  
  •  
  •