Fred Amata ɗan wasan kwaikwayo ne na Najeriya, furodusa kuma darakta.[1] Wanda ya kammala karatun sa na wasan kwaikwayo a Jami'ar Jos, Fred ya yi fice a shekarar 1986 saboda rawar da ya taka a wani fim mai suna Legacy. A halin yanzu yana aiki a matsayin Shugaban Hukumar Daraktoci ta Najeriya, tun ranar 27 ga Fabrairu, 2016.[2][3]