Fred Amata
Appearance

|
| |
| Rayuwa | |
| Haihuwa | Lagos,, 18 Mayu 1963 (62 shekaru) |
| ƙasa | Najeriya |
| Karatu | |
| Makaranta | Jami'ar, Jos |
| Sana'a | |
| Sana'a | darakta, ɗan wasan kwaikwayo da mai tsara fim |
| IMDb | nm1676074 |
| fredamata.com.ng | |


Fred Amata ɗan wasan kwaikwayo ne na Najeriya, furodusa kuma darakta.[1] Wanda ya kammala karatun sa na wasan kwaikwayo a Jami'ar Jos, Fred ya yi fice a shekarar 1986 saboda rawar da ya taka a wani fim mai suna Legacy. A halin yanzu yana aiki a matsayin Shugaban Hukumar Daraktoci ta Najeriya, tun ranar 27 ga Fabrairu, 2016.[2][3]
Bangaren Fina-finai
[gyara sashe | gyara masomin]Kyaututtuka da naɗi
[gyara sashe | gyara masomin]| Shekara | Bikin bayar da kyaututtuka | Aikin da aka zaɓa/Mai karɓa | Kyauta | Sakamako |
|---|---|---|---|---|
| 2006 | 2nd Africa Movie Academy Awards | Kansa | Tantancewa | |
| Anini | Tantancewa | |||
| 2007 | 3rd Africa Movie Academy Awards | Kansa | Tantancewa | |
| 2010 | 6th Africa Movie Academy Awards | Yanci a Sarka | Tantancewa |
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Ibagere, Eniwoke (15 February 2001). "Nigeria's performing royalty". BBC News. Lagos. Retrieved 30 March 2016.
- ↑ "Fred Amata Emerges DGN President". The Guardian News. 27 February 2016. Retrieved 30 March 2016.
- ↑ "Fred Amata emerges Directors Guild of Nigeria president". TV Continental. 27 February 2016. Archived from the original on 22 March 2016. Retrieved 30 March 2016.