Gelegele
Appearance
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
|
seaport (en) | ||||
| Bayanai | ||||
| Farawa | 2013 | |||
| Ƙasa | Najeriya | |||
| Wuri | ||||
| ||||
| Ƴantacciyar ƙasa | Najeriya | |||
| Jihohin Najeriya | jahar Edo | |||
Gelegele ƙauye ne dake cikin ƙaramar hukumar Ovia ta arewa maso gabas a jihar Edo a tarayyar Najeriya.[1] Ƙauyen yana gefen hagu na Kogin Ovia kuma yana da iyaka da ƙauyen. UghotonGelegele ta yi fice ga tashar ruwan teku wadda Oba Ewuare Mai Girma ya bude kafin binciken da Turawa suka yi a Masarautar Benin.[2]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Baker, Lynne R.; Oates, John F. (2019), Barnett, Adrian A.; Matsuda, Ikki; Nowak, Katarzyna (eds.), "Diversity and Conservation of Primates in the Flooded Forests of Southern Nigeria", Primates in Flooded Habitats: Ecology and Conservation, Cambridge: Cambridge University Press, pp. 315–325, ISBN 978-1-107-13431-7, retrieved 2024-06-18
- ↑ "New Awakening on Gelegele Seaport". Vanguard (in Turanci). Lagos, Nigeria. 2018-05-31. Retrieved 2021-07-13.
