Goura, Far North Region

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Goura, Far North Region

Wuri
Ƴantacciyar ƙasaKameru
Region of Cameroon (en) FassaraFar North (en) Fassara
Department of Cameroon (en) FassaraLogone-et-Chari (en) Fassara
Commune of Cameroon (en) FassaraMakary (en) Fassara

Goura ƙauye ne a yankin Arewa Mai Nisa na Kamaru.[1]

Tarihi[gyara sashe | gyara masomin]

Bayan da Boko Haram suka lalata garinsu na Rann a Najeriya a watan Janairun 2019, kimanin mutane dubu 35,000 ne suka tsallaka kan iyakar ƙasar zuwa Kamaru. Yawancin waɗannan ƴan gudun hijira sun ƙaura zuwa nan Goura,[1][2] inda suka gina "matsuguni na wucin gadi".[2]

Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. 1.0 1.1 "'No other possibility but to leave': UN News special report from the Nigeria-Cameroon border as 35,000 newly-displaced seek safety". UN News. 1 February 2019. Retrieved 17 August 2018.
  2. 2.0 2.1 Linus Unah (7 February 2019). "Briefing: Nigerians seek safety in Cameroon as Boko Haram crisis escalates". IRIN News. Retrieved 17 August 2018.