Harin bam a Monguno, Yuni 2015

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Infotaula d'esdevenimentHarin bam a Monguno, Yuni 2015
Iri bomb attack (en) Fassara
Kwanan watan 17 ga Yuni, 2015
Wuri Monguno
Ƙasa Najeriya
Adadin waɗanda suka rasu 63

Wani ƙaton buhu ɗauke da bama-bamai na gida-(bam Wanda aka haɗa a Najeriya), ya tashi a Monguno, jihar Bornon Najeriya, inda ya kashe mutane aƙalla 12,[1] kuma mai yiyuwa (waɗanda suka mutu) su iya kaiwa 63.[2] Hakan ya faru ne a wani sansani da ƙungiyar Boko Haram ta yi watsi da wurin. [1] [2] Sun kuma kai manyan hare-hare a Monguno a watan Satumba na 2015 da Yuni 2020.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. 1.0 1.1 Agencies in Bauchi and Kano. "Casualties reported as bombs found at abandoned Boko Haram camp explode | World news". The Guardian. Retrieved 2016-03-15.
  2. 2.0 2.1 "Bombs Found in Boko Haram Camp Kill 63 in Nigeria - Al Jazeera America". American Aljazeera.