Hukumar Kula da shara ta Jihar Ribas
Appearance
| Gudanar da sharar gida | ||||
|
| ||||
| Bayanai | ||||
| Farawa | 2013 da 2013 | |||
| Nahiya | Afirka | |||
| Ƙasa | Najeriya | |||
| Mamallaki | gwamnati | |||
| Shafin yanar gizo | riwama.com.ng | |||
| Wuri | ||||
| ||||
| Ƴantacciyar ƙasa | Najeriya | |||
| Jihohin Najeriya | Jihar rivers | |||
| Ƙananan hukumumin a Nijeriya | Port Harcourt (karamar hukuma) | |||
| Port city (en) | Port Harcourt | |||
Hukumar Kula da Shara ta Jihar Ribas (RIWAMA) gwamnati ce ta Jihar Ribas dake da alhakin inganta muhalli da nufin samun ingantaccen canji mai mahimmanci a yanayin rayuwa tare da rage cututtuka ko matsalolin lafiya a jihar. Majalisar dokokin jihar Ribas ce ta kirkiro ta a shekarar 2013 kuma gwamnan jihar ya amince da shi a watan Yulin 2014. Kafin wannan, hukumar ta yi aiki a matsayin “Rivers State Environmental Sanitation Authority (RSESA)” wacce aka kafa tun a shekarar 1983 domin magance sharar kananan hukumomi da sauran batutuwa masu alaka da su.[1][2]
Duba kuma
[gyara sashe | gyara masomin]- Jerin sunayen hukumomin gwamnatin jihar Ribas
- Ma'aikatar Muhalli ta Jihar Ribas
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Mitee, Leesi (2010). Laws of Rivers State of Nigeria: An Encyclopaedic Guide . Worldwide Business Resources. p. 172. ISBN 0-9561988-1-3 . Retrieved 13 May 2015.
- ↑ Anosike, Ngozi (26 September 2012). "RSESA Law To Be Repealed Soon…As RSHA Gives Waste Management Bill First Reading" . National Network. Retrieved 18 May 2015.
