Jump to content

Hyderabad

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Hyderabad
హైదరాబాదు (te)


Suna saboda Sayyadina Aliyu
Wuri
Map
 17°21′42″N 78°28′29″E / 17.3617°N 78.4747°E / 17.3617; 78.4747
ƘasaIndiya
Jihar IndiyaTelangana
District of India (en) FassaraHyderabad district (en) Fassara
Babban birnin
Telangana (2014)
Yawan mutane
Faɗi 9,191,000 (2025)
 Yawan mutane 4,476.86 mazaunan/km²
Home (en) Fassara 798,091 (2011)
Harshen gwamnati Talgu
Urdu
Turanci (additional official language (en) Fassara)
Labarin ƙasa
Yawan fili 2,053 km²
Wuri a ina ko kusa da wace teku Musi River (en) Fassara, Hussain Sagar, Himayat Sagar (en) Fassara da Osman Sagar (en) Fassara
Altitude (en) Fassara 564 m
Bayanan tarihi
Wanda ya samar Muhammad Quli Qutb Shah (en) Fassara
Ƙirƙira 1592
Bayanan Tuntuɓa
Lambar aika saƙo 500001
Tsarin lamba ta kiran tarho 040
Wasu abun

Yanar gizo ghmc.gov.in
Hyderabad.

Hyderabad (Lafazi: /haiderabad/) birni ne, da ke a jihar Telangana, a ƙasar Indiya. Shi ne babban birnin jihar Telangana. Bisa ga ƙidayar jama'a a shekarar 2011, jimillar mutane miliyan takwas. An gina birnin Hyderabad a karni na sha shida bayan haifuwan annabi Issa.