Ikot Afanga

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ikot Afanga

Wuri
Map
 4°51′34″N 7°42′27″E / 4.85933174°N 7.70753058°E / 4.85933174; 7.70753058
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci

Ikot Afanga gari ne, da ke a cikin jihar Akwa Ibom, a Nijeriya.

Fice[gyara sashe | gyara masomin]

Wannan garin ya yi fice a tarihin "kisan damisa" na Kudancin Annang. An sami jerin waɗanda aka kashe a cikin shekarun 1940s, tare da raunuka kamar damisa ce ta haifar da su, wanda ya haifar da jita-jita game da damisa a yankin. A shekarar 1946, an kama wani mutum mai suna Udo Anwa, aka yi masa shari’a kuma aka yanke masa hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda kisan. [1]

Hanya[gyara sashe | gyara masomin]

Akwai babbar hanyar mulkin mallaka da ta haɗa Ntak Ibesit da Ikot Afanga, mai suna Nsiak Udo Anwa (Hanyar Udo Anwa).[ana buƙatar hujja]

Kasuwanci[gyara sashe | gyara masomin]

A yau, Ikot Afanga cibiyar kasuwanci ce da aka sani don samar da rogo da rarrabawa.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Pratten, David. 2007. The Man-Leopard Murders: History and Society in Colonial Nigeria. Indiana University Press