Irewe

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Irewe

Wuri
Map
 6°25′06″N 3°08′32″E / 6.41822883°N 3.1421262°E / 6.41822883; 3.1421262
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
JihaLagos
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci

Irewe gari ne dake cikin ƙaramar hukumar Ojo ta jihar jihar Legas inda ƴan ƙabilar Awori suka fi yawa. Tana a tsibirin ɗaya daga cikin rafukan Badagry kuma tana kewaye da Iwori a yamma da Ikare gabas. A ranar 1 ga watan Yuli, 2015, an ba da rahoton cewa yara shida da suke kan hanyarsu ta zuwa makaranta sun mutu sakamakon hatsarin kwale-kwale wanda ya sa gwamnatin jihar Legas ta jaddada amfani da rigunan ceto.[1] [2][3]

Fitattun mutane[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Boat Mishap: Lagos Assembly Summons State Waterways Leadership". ThisDay Live. 3 July 2015. Archived from the original on 22 July 2015. Retrieved 18 July 2015.
  2. Ikenna Asomba & Mildred Ibrahim (9 July 2015). "How Ojo boat mishap occurred–LASWA boss". Vanguard (Nigeria). Retrieved 18 July 2015.
  3. "Boat Mishap: Lagos Assembly Summons State Waterways Leadership". ThisDay Live. 3 July 2015. Archived from the original on 22 July 2015. Retrieved 18 July 2015.