Ismaël Alassane

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ismaël Alassane
Rayuwa
Haihuwa Niamey, 3 ga Afirilu, 1984 (40 shekaru)
ƙasa Nijar
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
JS du Ténéré (en) Fassara2001-2002
  Niger national football team (en) Fassara2002-2013141
Sahel Sporting Club2003-2004
ASFA Yennenga (en) Fassara2004-2008
Enyimba International F.C.2008-2009
Busaiteen Club (en) Fassara2009-2011
Sahel SC (en) Fassara2011-2012
AS Mangasport (en) Fassara2012-2013
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya
Tsayi 187 cm

Ismaël Eragae Alassane (an haife shi 3 Afrilun shekarar 1984) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar Nijar. [1] Yana wasa ne a baya.

Ayyuka[gyara sashe | gyara masomin]

Mai tsaron baya ya buga wa ƙungiyar JS du Ténéré, Sahel SC ASFA Yennega da Enyimba International FC wasa .

Ayyukan duniya[gyara sashe | gyara masomin]

Ya kasance memba na ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta ƙasar Nijar . [2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Al Anbaa
  2. Ismaël Alassane at National-Football-Teams.com Edit this at Wikidata