Jump to content

Kayode Soremekun

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.

Kayode Soremekun masanin kimiyya ne Na Najeriya, marubuci, kuma mataimakin shugaban jami'ar tarayya ta Oye Ekiti, Jihar Ekiti . Ya fara aiki bayan da Shugaba Mohammadu Buhari ya kori Farfesa Isaac Asuzu wanda ya maye gurbin Farfesa Chinedu Nebo, Mataimakin Shugaban kasa[1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. http://dailypost.ng/2017/04/12/doctorate-degrees-shouldnt-exclusive-preserve-moneybags-fuoye-vc-prof-kayode/