Khadija Bukar Ibrahim

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Khadija Bukar Ibrahim
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

13 ga Yuni, 2023 -
District: Damaturu/Gujba/Gulani/Tarmuwa
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

11 ga Yuni, 2019 -
District: Damaturu/Gujba/Gulani/Tarmuwa
Minister of State for Foreign Affairs of Nigeria (en) Fassara

11 Nuwamba, 2015 - 9 ga Janairu, 2019
Viola Onwuliri - Zubairu Dada
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

ga Yuni, 2015 -
District: Damaturu/Gujba/Gulani/Tarmuwa
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

ga Yuni, 2011 -
District: Damaturu/Gujba/Gulani/Tarmuwa
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

ga Yuni, 2007 -
District: Damaturu/Gujba/Gulani/Tarmuwa
Rayuwa
Haihuwa 6 ga Janairu, 1967 (57 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta University of Surrey (en) Fassara
Headington School (en) Fassara
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress
All Nigeria Peoples Party

Khadija Bukar Abba Ibrahim (An haife ta ne a 6 ga watan Janairun shekarar 1967) Yar'siyasar Nijeriya ce, kuma yar'jamiyar All Progressives Congress (APC), tayi wakilci a House of Representatives daga mazabun Damatura/Gujba/Gulani/Tarmuwa dake Template:Jihar Yobe. A 2016, annada ta amatsayin karamar ministan harkokin kasashen waje daga Shugaba Muhammadu Buhari.[1]

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Cite error: Invalid <ref> tag; no text was provided for refs named minister