Koibla Djimasta

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Koibla Djimasta
Prime Minister of Chad (en) Fassara

Rayuwa
Haihuwa Faransa Equatorial Afirka, 1950
ƙasa Cadi
Mutuwa 30 ga Janairu, 2007
Karatu
Harsuna Larabci
Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Union for Democracy and the Republic (en) Fassara

Koibla Djimasta (an haifeshi a shekara ta 1950- 30 ga watan Janairu, 2007)[1] ɗan siyasan Cadi ne daga ƙabilar Sara wanda ya fito daga yankin Kudancin Chari-Baguirmi.

Tarihin rayuwa[gyara sashe | gyara masomin]

Kasantuwar sa mai gudanarwa, Djimasta ya riƙe mukamai daban-daban na majalisar ministoci karkashin Shugabanni Hissène Habré da Idriss Déby, [1] wanda ya fara da nada shi a matsayin Ministan Lafiya da Harkokin Jama'a a majalisar ministocin da Habré ya kirkira a ranar 21 ga watan Oktoba na shekarar 1982, jim kadan bayan hawarsa mulki.

Bayan hawan Déby kan karagar mulki da halatta jam'iyyun siyasa masu adawa, ya zama memba na Union for Democracy and Republic, wanda aka kafa a 1992, kuma ya kasance jigo a jam'iyyar, tare da Jean Alingué Bawoyeu. [2]

Mutuwa[gyara sashe | gyara masomin]

Ya mutu ranar 30 ga watan Janairu, 2007

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. 1.0 1.1 "Kwafin ajiya" (PDF). Archived from the original (PDF) on 2012-02-07. Retrieved 2021-06-03.
  2. Alan John Day, Political Parties of the World, (2002), page 95.