Jump to content

Kwalejin Koyon Aikin Jinya da Ungozoma ta Adamu Adamu, Azare

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Kwalejin Koyon Aikin Jinya da Ungozoma ta Adamu Adamu, Azare
Bayanai
Iri jami'a
Tarihi
Ƙirƙira 2021

Kwalejin Koyon Aikin Jinya da Ungozoma ta Adamu Adamu, Azare kwaleji ce ta koyar da aikin jinya da ke garin Azare a karamar hukumar Katagum a jihar Bauchi a Najeriya. An kafa ta ne a cikin shekarar 2021 bayan Ministan Ilimi ya ƙaddamar da ita kuma an fara karatu a cikin ta ne a cikin shekara ta 2022. [1] A halin yanzu, kwalejin ta karɓi rukunin ɗalibanta na farko kuma yanzu haka suna tsakiyar gudanar da karatu.

Darusa[gyara sashe | gyara masomin]

Waɗannan su ne kwasa-kwasan da ake da su a kwalejin koyon aikin jinya da ungozoma ta Adamu Adamu Azare: [2]

  • Ilimin Kulawa da Majinyata (Basic Nursing)
  • Ilimin Aikin Unguzoma (Basic Midwifery)

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]