Leodgar Tenga

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Leodgar Tenga
Rayuwa
Haihuwa Tanzaniya, 23 Satumba 1955 (68 shekaru)
ƙasa Tanzaniya
Harshen uwa Harshen Swahili
Karatu
Harsuna Turanci
Harshen Swahili
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  Tanzania national football team (en) Fassara1979-198040
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya

Leodgar Tenga tsohon dan wasan kwallon kafa ne na kasar Tanzaniya wanda ya bugawa Tanzaniya wasa a gasar cin kofin kasashen Afrika a shekarar 1980. Bayan ya yi ritaya, daga baya ya zama Shugaban Hukumar Kwallon Kafa ta Tanzania daga shekarun 2004 zuwa 2013.[1] A lokacin mulkinsa, an zabi Tenga a matsayin shugaban CECAFA a shekara ta 2007 kuma an sake zabe a shekarar 2011 a karo na biyu. Ya kasance mamba a kwamitin gudanarwa na CAF a karkashin tsohon shugaban kungiyar Ahmad Ahmad tsakanin shekarun 2017 zuwa 2021.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Hilary; Gjerde, Arild; Heijmans, Jeroen; Mallon, Bill ; et al. " Leodgar Tenga Olympic Results" . Olympics at Sports-Reference.com . Sports Reference LLC. Archived from the original on 18 April 2020. Retrieved 13 August 2017.
  2. Leodgar Tenga Arild; Heijmans, Jeroen; Mallon, Bill ; et al. " Olympic Results" . Olympics at Sports-Reference.com . Sports Reference LLC. Archived from the original on 18 April 2020. Retrieved 13 August 2017.