Liu Xiaobo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Liu Xiaobo
president (en) Fassara

2003 - 2007
Liu Binyan (en) Fassara - Zheng Yi (en) Fassara
Rayuwa
Haihuwa Changchun (en) Fassara, 28 Disamba 1955
ƙasa Sin
Harshen uwa Sinanci
Mutuwa First Hospital of China Medical University (en) Fassara, 13 ga Yuli, 2017
Yanayin mutuwa Sababi na ainihi (Gastroenteritis)
Ƴan uwa
Abokiyar zama Liu Xia (en) Fassara  (Nuwamba, 1997 -  13 ga Yuli, 2017)
Karatu
Makaranta High School Attached to Northeast Normal University (en) Fassara
Peking University (en) Fassara
Jilin University (en) Fassara
(1977 - 1982) Bachelor of Arts (en) Fassara
Beijing Normal University (en) Fassara
(1982 - 1984) Master of Arts (en) Fassara
Beijing Normal University (en) Fassara
(1986 - 1988) Doctor of Philosophy (en) Fassara : literary studies (en) Fassara
Thesis director Huang Yaomian (en) Fassara
Tong Qingbing (en) Fassara
Harsuna Sinanci
Sana'a
Sana'a maiwaƙe, marubuci, Mai kare ƴancin ɗan'adam da literary critic (en) Fassara
Employers Columbia University (en) Fassara
Johns Hopkins University (en) Fassara
Kyaututtuka
Imani
Addini mulhidanci
hoton lui xiaboo

Liu Xiaobo (Sinanci: 刘晓波, 28 Disamba 1955 - 13 Yuli 2017) mashahurin malamin kasar Sin ne, masanin wallafe-wallafen, dan kare hakkin Dan-Adam, kuma dan falsafa; ya samu kyautar Nobel ta zaman lafiya a shekarar 2010.[1] Wasu sun kira shi "Nelson Mandela na kasar Sin". An tsare shi a zaman fursunoni na siyasa a Jinzhou, Liaoning.

A ranar 26 ga watan Yuni 2017, an ba shi labaran jinya bayan an gano shi tare da ciwon hanta kuma ya mutu a ranar 13 ga Yuli a shekarar 2017.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. https://www.nobelprize.org/prizes/peace/2010/statement/