Lucy Jumeyi Ogbadu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Lucy Jumeyi Ogbadu
Rayuwa
Haihuwa 25 Satumba 1953 (70 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Ahmadu Bello
Sana'a
Sana'a Malami

Lucy Jumeyi Ogbadu (an haife ta 25 Satumba 1953) kuma ƙwararriyar mai ilimin ƙwayoyin cuta ce ta Najeriya kuma ta yi aiki a matsayin Darakta kuma Shugaba ta Hukumar Bunkasa Fasaha ta Kasa (NABDA), da kuma cibiyar bincike ta kasa a ƙarƙashin Ma'aikatar Kimiyya da Fasaha ta Najeriya har zuwa karewar wa'adinta a shekarar 2018.[1]

Sana'a[gyara sashe | gyara masomin]

Kafin a nada ta Babbar Darakta ta NABDA a watan Nuwamba 2013, Ogbadu tayi karatu a Jami'ar Ahmadu Bello da ke Zaria na tsawon shekaru ashirin sannan daga baya ta koma Jami'ar Jihar Benue, Makurdi, har tsawon shekaru shida. A cikin shekarar 2002 an nada ta Daraktar Bincike da ci gaba wato NABDA kuma daga baya ta yi aiki a matsayin Daraktan Kasuwancin Bioentrepreneurship daga 2004 zuwa 2005.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. https://blueprint.ng/ogbadu-an-impression-at-nabda/