Mandinho
Appearance
| Rayuwa | |||||||||||||||||||||||||||
|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
| Haihuwa | Luanda, 10 Nuwamba, 1966 (59 shekaru) | ||||||||||||||||||||||||||
| ƙasa |
Angola Sin | ||||||||||||||||||||||||||
| Karatu | |||||||||||||||||||||||||||
| Harsuna | Portuguese language | ||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | |||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||||||
Armando Queirós Manuel ( Chinese: 亞文度 l; an haife shi a ranar 10 ga watan Nuwamba shekara ta 1966) tsohon ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne wanda yake taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya. An haife shi a Angola, ɗan ƙasar Macau ne. [1]
Sana'a
[gyara sashe | gyara masomin]A cikin shekara ta 2010, ya rattaba hannu a kungiyar kwallon kafa ta FC Porto ta Macau bayan yayi horo tare da kungiyar kwallon kafa ta Belenenses a cikin Portugal top flight. [2] A cikin shekara ta 2013, Mandinho ya sanya hannu a kulob din Macau na biyu wato kungiyar kwallon kafa ta Sporting de Macau, yana taimaka musu sun samu ci gaba zuwa Macau top flight.[3] A ranar 16 ga watan Fabrairu shekara ta 2013, ya faɗi a sume yayin wasan da suka doke kungiyar kwallon kafa ta Alfândega da ci 2–0.[4]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]Hanyoyin haɗi na waje
[gyara sashe | gyara masomin]- Mandinho at National-Football-Teams.com