Mandinho
Mandinho | |||||||||||||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
Rayuwa | |||||||||||||||||||
Haihuwa | Luanda, 1966 (57/58 shekaru) | ||||||||||||||||||
Sana'a | |||||||||||||||||||
Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||
|
Armando Queirós Manuel ( Chinese: 亞文度 l; an haife shi a ranar 10 ga watan Nuwamba 1966) tsohon ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne wanda yake taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya. An haife shi a Angola, ɗan ƙasar Macau ne. [1]
Sana'a[gyara sashe | gyara masomin]
A cikin shekarar 2010, ya rattaba hannu a kungiyar kwallon kafa ta FC Porto ta Macau bayan yayi horo tare da kungiyar kwallon kafa ta Belenenses a cikin Portugal top flight. [2] A cikin shekarar 2013, Mandinho ya sanya hannu a kulob din Macau na biyu wato kungiyar kwallon kafa ta Sporting de Macau, yana taimaka musu sun samu ci gaba zuwa Macau top flight.[3] A ranar 16 ga watan Fabrairu 2013, ya faɗi a sume yayin wasan da suka doke kungiyar kwallon kafa ta Alfândega da ci 2–0.[4]
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]
- Mandinho at National-Football-Teams.com