Mohammed Balarabe Haladu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mohammed Balarabe Haladu
Rayuwa
Haihuwa jihar Kano, 1944
Harshen uwa Hausa
Mutuwa 1998
Karatu
Makaranta Jami'ar Tsaron Nijeriya
Harsuna Turanci
Hausa
Sana'a
Digiri Janar

Mohammed Balarabe Haladu (1944 – ranar 28 ga watan Yunin 1998) ya kasance Laftanar Janar na Sojojin Najeriya wanda ya zama Kwamandan Kwalejin Tsaro ta Najeriya daga shekarar 1993 zuwa 1994.[1] Ya kuma kasance tsohon ministan masana'antu na tarayya.[2]

An haife shi a Kano, Haladu ya sami horon aikin soja a Makarantar Soja ta Najeriya dake Zariya, Pakistan Military Academy da College of Wales.[3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]