Mohammed Sani Idris
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| ƙasa | Najeriya |
| Karatu | |
| Harsuna | Turanci |
| Sana'a | |
| Sana'a | ɗan siyasa |
Mohammed Sani Idriss ɗan Najeriya ne kuma ɗan siyasa ne daga jihar Yobe, Najeriya. Yanzu kuma shi ne Kwamishinan Ilimi na Ma’aikatar Ilimi ta farko da Sakandare ta Jihar Yobe bayan da Gwamnan Jihar Mai Mala Buni ya naɗa shi.[1][2][3][4]
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ https://dailypost.ng/2021/03/01/yobe-education-commissioner-explains-why-state-shut-down-schools/
- ↑ https://www.blueprint.ng/yobell-soon-rank-among-top-10-in-education-commissioner/
- ↑ https://muslimvoice.com.ng/2021/12/05/yobe-state-commissioner-of-education-spent-night-in-state-owned-boarding-school/
- ↑ "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2022-12-25. Retrieved 2023-03-11.