Mohammed Wonkoye
Mohammed Wonkoye | |
---|---|
Ɗan Adam | |
Bayanai | |
Jinsi | namiji |
Ƙasar asali | Nijar |
Country for sport (en) | Nijar |
Shekarun haihuwa | 19 Mayu 1994 |
Wurin haihuwa | Niamey |
Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa |
Wasa | ƙwallon ƙafa |
Amadou Djibo Mohamed Wonkoye (an haife shi a ranar 19 ga Mayu 1994) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Nijar wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya ko winger na Horoya.
Sana'a[gyara sashe | gyara masomin]
A matsayin ɗan wasan matasa, Wonkoye ya shiga makarantar matasa ta ƙungiyar WAFA ta Ghana. Bayan haka, ya sanya hannu a ASEC a Ivory Coast.
Kafin rabin na biyu na 2014/15, ya rattaɓa hannu a kulob na biyu na Portuguese Braga B.[1]
A cikin 2017, Wonkoye ya rattaɓa hannu kan Horoya a Guinea.
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]
- Mohammed Wonkoye at National-Football-Teams.com
- Mohamed Wonkoye at playmakerstats.com