Moses Orkuma
Appearance
| Rayuwa | |||||||||||||||||||
|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
| Haihuwa | Gboko, 19 ga Yuli, 1994 (31 shekaru) | ||||||||||||||||||
| Sana'a | |||||||||||||||||||
| Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||
Moses Orkuma (an haife shi a watan yuli 19 ga shi a shekara ta alif ɗari tara da casa'in da hudu1994( a Najeriya ) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Najeriya wanda ke bugawa Umm Salal a matsayin ɗan wasan tsakiya .
Sana'a
[gyara sashe | gyara masomin]A shekarar 2016, Orkuma ya sanya hannu a kungiyar Al Ahli SC ta kasar Libya.
A cikin 2017, ya sanya hannu kan Stade Gabèsien a Tunisia.
A shekarar 2020, ya sanya hannu a kulob din Qatar Sala Umm Salal SC.
Orkuma ya bayyana taka leda a tawagar 'yan kasa da shekaru 20 ta Najeriya a matsayin abin da ya fi burge aikinsa. [1]
Hanyoyin hadi na waje
[gyara sashe | gyara masomin]- Moses Orkuma a WorldFootball