Moses Orkuma

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Moses Orkuma
Rayuwa
Haihuwa Gboko, 19 ga Yuli, 1994 (29 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Moses Orkuma (an haife shi a watan yuli 19 ga shi a shekara ta alif ɗari tara da casa'in da hudu1994( a Najeriya ) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Najeriya wanda ke bugawa Umm Salal a matsayin ɗan wasan tsakiya .

Sana'a[gyara sashe | gyara masomin]

A shekarar 2016, Orkuma ya sanya hannu a kungiyar Al Ahli SC ta kasar Libya.

A cikin 2017, ya sanya hannu kan Stade Gabèsien a Tunisia.

A shekarar 2020, ya sanya hannu a kulob din Qatar Sala Umm Salal SC.

Orkuma ya bayyana taka leda a tawagar 'yan kasa da shekaru 20 ta Najeriya a matsayin abin da ya fi burge aikinsa. [1]

 

Hanyoyin hadi na waje[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Playing for Nigeria is the greatest moment of my career – Moses Orkuma brila.net