Omar Shama

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Omar Shama
Rayuwa
Haihuwa Kairo, 1976 (47/48 shekaru)
ƙasa Misra
Harshen uwa Egyptian Arabic (en) Fassara
Karatu
Harsuna Larabci
Egyptian Arabic (en) Fassara
Sana'a
Sana'a marubin wasannin kwaykwayo da mai tsara fim
IMDb nm5056573

Omar Azmy Shama (an haife shi a shekara ta 1976) (Arabic) (Sunayen daban-daban sun haɗa da Omar Schama, Omar Chama) marubucin fim ne na Masar kuma Mai shirya fim an haife shi a Alkahira, Misira. Bayan Jami'a, ya yi aiki a matsayin mai kawo rahoto a kamfanin dillancin labarai na Associated Press. Daga baya ya bar aikinsa don mayar da hankali kan aiki a masana'antar fina-finai.

A shekara ta 2012, ya kafa tare da mai shirya fina-finai mai zaman kansa Ahmad Abdalla da kuma ɗan wasan kwaikwayo Asser Yassin kamfanin samar da Fina-finai na Independent Filmmakers Initiative: Mashroua . An zaɓi sabon fim ɗinsa Bayan Yaƙi (fim) tare da mai shirya fina-finai Yousry Nasrallah don yin gasa don lashe kyautar Palme d'Or a bikin fina-finai na Cannes na 2012.[1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "BAAD EL MAWKEAA (AFTER THE BATTLE)". Cannes Film Festival. Retrieved 19 May 2012.

Hanyoyin Hadi na waje[gyara sashe | gyara masomin]