Ousseini Tinni

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ousseini Tinni
President of the National Assembly of Niger (en) Fassara

25 ga Maris, 2016 - 23 ga Maris, 2021
Member of the National Assembly of Niger (en) Fassara

Rayuwa
Haihuwa N'Gonga, 10 Disamba 1954 (69 shekaru)
ƙasa Nijar
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Nigerien Party for Democracy and Socialism

Ousseini Tinni (an haife shi ne a ranar 10 ga watang Disamban shekarar 1954) ɗan siyasan Nijar ne na Jam’iyyar Nijar don Demokraɗiyya da Gurguzu . Ya kasance shugaban majalisar kasa tun 25 ga Maris din shekarar 2016.

Aiki[gyara sashe | gyara masomin]

An haifi Tinni a Tinoma, a cikin Yankin Dosso . Ya tafi makarantar sakandare a Marseille, Faransa, kuma daga baya ya halarci Ecole Supérieure et des Techniques Economiques a Lomé, Togo. Daga baya Tinni yayi aiki a matsayin ma'aikacin gwamnati a ma'aikatu da sassan gwamnati da dama.

A zaben watan Fabrairun 2016, an zabe shi ga Majalisar Dokoki ta kasa a matsayin dan takarar PNDS. A ranar 25 ga Maris 2016 an zabe shi Shugaban Majalisar Dokoki ta Kasa da kuri’u 109 cikin kuri’u 118 da ke goyon baya. Wakilan adawa sun kauracewa zaben.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]