Paul Kagame


Paul Kagame (furucci|kəˈ|ɡɑː|meɪ; an haife shi a 23 ga watan Oktoba a shekarar 1957) shi dan'siyasan kasar Rwanda ne, kuma tsohon shugaban sojin kasar ne. Shine Shugaban kasar Rwanda ayanzu, yazama shugaba tun a shekara ta 2000 bayan tsohon shugaba Pasteur Bizimungu yayi marabus. Kagame kafin zamansa shugaban kasa, ya taba zama kwammanda na yan'tawaye wadanda suka kawo harshen Kisan-kare dangi na Rwanda a shekarar 1994. Ayanzu a kasar yakasance jagora de facto a sanda yarike mukamin Mataimakin shugaban kasar Rwanda da kuma Ministan tsaro daga 1994 zuwa 2000. Ansake zaben sa shugaba a watan Augusta 2017 da sakamakon da yasamu kashi 99% na dukkanin kuri'un da aka kada, sai dai masu bincike sunyi korafi akan yadda aka gudanar da zaben.[1][2] He has been described as the "most impressive" and "among the most repressive" African leaders.[3]
Anazarci[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ Cite news|url=https://www.hrw.org/news/2017/08/18/rwanda-politically-closed-elections%7Ctitle=Rwanda[permanent dead link]: Politically Closed Elections|date=2017-08-18|work=Human Rights Watch|access-date=2018-11-11|language=en
- ↑ cite news|url=https://www.state.gov/r/pa/prs/ps/2017/08/273206.htm%7Ctitle=Presidential Election in Rwanda|work=U.S. Department of State|access-date=2018-11-11|language=en-US
- ↑ Cite news|url=https://www.nytimes.com/2013/09/08/magazine/paul-kagame-rwanda.html%7Ctitle=The Global Elite’s Favorite Strongman|access-date=2018-11-11|language=en