Pierre Toura Gaba
Appearance
|
| |||
1960 - 1961 ← Djibrine Kerallah | |||
| Rayuwa | |||
| Haihuwa |
Moïssala (en) | ||
| ƙasa | Cadi | ||
| Mutuwa | Ndjamena, 29 Satumba 1998 | ||
| Karatu | |||
| Harsuna | Faransanci | ||
| Sana'a | |||
| Sana'a | Mai wanzar da zaman lafiya da ɗan siyasa | ||
| Imani | |||
| Jam'iyar siyasa | Jam'iyyar Progressive Party ta Chadi | ||
|
|
Wannan mukalar bata da Reference (Manazarta) ko daya, ka taimaka ta hanyar samar da Manazarta daga littafi ko yanar gizo, duba wannan shafin domin samun masaniya akan yanda zaka samar da Reference (Manazarta) a cikin wannan mukalar.
|

Pierre Toura Gaba (a shekarar 1920 – 1998) ɗan siyasan Chadi ne kuma jami'in diflomasiyya. Bayan samun 'yancin kan Chadi, ya zama Ministan Harkokin Wajen ta na farko daga shekarar 1960 zuwa 1961.
Rayuwa da Aiki
[gyara sashe | gyara masomin]An kuma haife shi ne a ranar 28 ga watan Disamban shekarar 1920 a Maibyan, kusa da Moissala, a yankin Moyen-Chari da ke kudancin ƙasar Chadi. Ya yi aiki a matsayin jami'in diflomasiyya a Brazzaville kuma ya yi aiki na dogon lokaci a matsayin malami a wurare irin su Ati, Abéché, Bongor da Fort-Archambault (wanda ake kira Sarh a yanzu).