Rita Nwadike

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Rita Nwadike
Rayuwa
Haihuwa Najeriya, 3 Nuwamba, 1974 (49 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Rivers Angels F.C. (en) Fassara2004-2004
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya
Tsayi 1.5 m

Rita Nwadike (an haifeta ne a ranar 3 ga watan Nuwamban shekarar 1974) ta kasan ce tsohuwar yan wasan kwallon kafa ce wacce take leda a cikin tawagar kungiyar kwallon ta mata, ta buga wasa a shekarar 2004 wasannin Olympics . A matakin kulab, ta taka leda a Rivers Angels [1] Ta zura kwallaye na farko a gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA da ta ci Kanada a gasar 1995 a Sweden .

Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]

  • Najeriya a Gasar Olympics ta bazara ta 2004

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Olympic Women's Football Tournaments Athens 2004 – Squad List: Nigeria (NGR)". FIFA. Archived from the original on 7 September 2015. Retrieved 2 October 2015.

Hanyoyin haɗin waje[gyara sashe | gyara masomin]

  • Rita Nwadike – FIFA competition record
  • Evans, Hilary; Gjerde, Arild; Heijmans, Jeroen; Mallon, Bill; et al. "Rita Nwadike". Olympics at Sports-Reference.com. Sports Reference LLC. Archived from the original on 18 April 2020.