Jump to content

Ruwan Bagaja

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ruwan Bagaja
Asali
Mawallafi Abubakar Imam
Asalin suna Ruwan bagaja
Ƙasar asali Najeriya
Online Computer Library Center 7568358
Characteristics
Harshe Hausa
Muhimmin darasi Hausa da fiction

Ruwan bagaja Sunan wani littafin Hausa ne wanda wani marubuci mai suna Abubakar Imam ya rubuta, an haifi Abubakar Imam a jihar Neja, ƙaramar hukumar Rafi a cikin garin Kagara ya rubuta littafin Ruwan Bagaja a cikin shekara ta 1987.[1]

wannan shine hoton bangon littafin Ruwan Bagaja wanda Alhaji Abubakar Imam Kagara ya rubuta

.

  1. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2021-08-12. Retrieved 2021-09-07.