Ruwan Bagaja
Appearance
![]() | |
---|---|
version, edition or translation (en) ![]() | |
Bayanai | |
Laƙabi | Ruwan bagaja |
Muhimmin darasi | Hausa da fiction |
Mawallafi | Abubakar Imam |
Sunan mawallafi | Abubakar Imam |
Ƙasa da aka fara | Najeriya |
Harshen aiki ko suna | Hausa |
Ruwan bagaja Sunan wani littafin Hausa ne wanda wani marubuci mai suna Abubakar Imam ya rubuta, an haifi Abubakar Imam a jihar Neja, ƙaramar hukumar Rafi a cikin garin Kagara ya rubuta littafin Ruwan Bagaja a shekara ta 1987.[1]

Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2021-08-12. Retrieved 2021-09-07.