Ruwan Bagaja

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ruwan bagaja
version, edition or translation (en) Fassara
Bayanai
Laƙabi Ruwan bagaja
Muhimmin darasi Hausa da Fiction (Almara)
Mawallafi Abubakar Imam
Sunan mawallafi Abubakar Imam
Ƙasa da aka fara Najeriya
Harshen aiki ko suna Hausa

Ruwan bagaja sunan wani littafin Hausa ne wanda wani marubuci mai suna Abubakar Imam ya rubuta,an haifi Abubakar Imam a jihar Neja, ƙaramar hukumar Rafi a cikin garin Kagara ya rubuta littafin Ruwan Bagaja a shekara ta 1987.[1].

wannan shine hoton bangon littafin Ruwan Bagaja wanda Alhaji Abubakar Imam Kagara ya rubuta

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2021-08-12. Retrieved 2021-09-07.