Say (sashe)

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Say


Wuri
Map
 13°07′09″N 1°47′58″E / 13.1192°N 1.7994°E / 13.1192; 1.7994
JamhuriyaNijar
Yankin NijarTillabéri

Babban birni Say (gari)
Yawan mutane
Faɗi 175,625 (2012)
• Yawan mutane 12.17 mazaunan/km²
Labarin ƙasa
Yawan fili 14,430 km²

Say sashe ne daga cikin sassan dake a yankin Tillabéri, na Jamhuriyyar Nijar. Babban birnin sashen shine garin Say. Bisa ga kidayar da akayi a shekarar 2011, yawan mutane a sashen ya kai 316 439[1].

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Annuaires_Statistiques" (PDF). Institut National de la Statistique. Retrieved 13 January 2020.