Say (gari)

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Say


Wuri
Map
 13°06′03″N 2°22′08″E / 13.1008°N 2.3689°E / 13.1008; 2.3689
JamhuriyaNijar
Yankin NijarTillabéri
Department of Niger (en) FassaraSay (sashe)
Babban birnin
Yawan mutane
Faɗi 58,290 (2012)
Labarin ƙasa
Wuri a ina ko kusa da wace teku Nijar
Altitude (en) Fassara 180 m
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci

Say gari ne, da ke a yankin Tillabéri, a ƙasar Nijar. Shi ne babban birnin sashen Say. Bisa ga ƙidayar jama'a a shekarar 2011, jimilar mutane 61 960 ne.

Bayanai[gyara sashe | gyara masomin]

Kogin Neja a Say shekarun 1850

Akwai tsohuwar kwaleji mai shekaru 40 a Say, makarantarv (Collège d'enseignement secondaire), mai maluma tara da dalibai 675.[1] Archived 2007-09-28 at the Wayback Machine Akwai ma'adanai na karkashin kasa sosai a garin. Sannan akwai hanyar jirgin kasa da ya taso daga kasar Benin zuwa Niamey.

Hotuna[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]