Steve Ayorinde

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Steve Ayorinde
Rayuwa
Haihuwa 9 ga Yuli, 1970 (53 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan jarida, mai sukar lamarin finafinai da ɗan siyasa

Steve Oluseyi Ayorinde (an haife shi a shekara ta 1970) shi ne tsohon kwamishinan yawon shakatawa, fasaha da al'adu a jihar Legas a Najeriya. Kafin nan, ya kasance Kwamishinan Yada Labarai da Dabaru na Jihar Legas, wanda mai girma Gwamnan Jihar Legas Akinwunmi Ambode ya rantsar a ranar 19 ga Oktoba 2015. Ya kuma taba zama Manajan Darakta/Editan-In-Chief na jaridar Mirror ta kasa, sannan kuma shi ne Editan jaridar The Punch a Najeriya.

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]