Sulliman Mazadou
Appearance
| Rayuwa | |||||||||||||||||||||||||||||||
|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
| Haihuwa | Niamey, 11 ga Afirilu, 1985 (41 shekaru) | ||||||||||||||||||||||||||||||
| ƙasa | Nijar | ||||||||||||||||||||||||||||||
| Karatu | |||||||||||||||||||||||||||||||
| Harsuna | Faransanci | ||||||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | |||||||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||||||||||
|
Mahalarcin
| |||||||||||||||||||||||||||||||
| Muƙami ko ƙwarewa | Mai buga baya | ||||||||||||||||||||||||||||||
Sulliman Johan Mazadou (an haife shi 11 ga Afrilu 1985 a Marignane, Faransa ) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Nijar wanda ke taka leda a kulob din US Marignane na Faransa a Championnat de France amateur. Shi memba ne na ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Nijar da ya buga gasar cin kofin nahiyar Afirka a 2012 da ƙungiyar Gabon ta gida [1] kuma ɗaya daga cikin ƴan wasan ajiye na Nijar a karawar da suka yi da Tunisia. [2]
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.