Sylvanus Okpala

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Sylvanus Okpala
Rayuwa
Haihuwa Anambra, 5 Satumba 1961 (62 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Enugu Rangers-
  Ƙungiyar ƙwallon ƙafar Najeriya1979-1988455
C.F. União (en) Fassara1983-1984
Marítimo Funchal1984-1986
  C.D. Nacional (en) Fassara1989-1991393
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Sylvanus Okpala (An haife shi ranar 5 ga watan Satumba, 1961). Ya kasance ɗan wasan kwallon kafa ne Wanda ya bugawa Nageria sannan yayi ritaya daga baya.[1]

Nasarori[gyara sashe | gyara masomin]

Okpala ya buga wa kungiyar kwallon kafa ta Enugu Rangers kwallon kafa,  CS Marítimo da CD Nacional a gasar Laliga ta Portugal.

Okpala ya buga wa kungiyar kwallon kafa ta Najeriya wasa a wasannin bazara na 1980 da 1988. Ya kuma taka leda a kungiyar da ta dauki Kofin Kasashen Afirka a 1980.

A ranar 8 ga Nuwamba 2011, Sylvanus ya zama mataimakin manajan kungiyar ta kasa.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2010-01-13. Retrieved 2021-07-27.
  2. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2021-07-27. Retrieved 2021-07-27.