Toulou Kiki

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Toulou Kiki
Rayuwa
Haihuwa Agadez, 1 ga Janairu, 1983 (41 shekaru)
ƙasa Nijar
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a Jarumi da mawaƙi
Kayan kida murya
IMDb nm6158234

Toulou Kiki (an haife ta a ranar 1 ga watan Janairun shekarar 1983)jaruma kuma mawakiya yar kasar Nijar. An zabeta matsayin fitacciyar jarumar fim ta Afrika wato gasar Africa Movie Academy Award for Best Actress in a Supporting Role saboda fim din da tayi maisuna Timbuktu a shekarar 2014.

Tashe[gyara sashe | gyara masomin]

A shekarar 2014 ta baiyana da suna "Satima" a fim din Timbuktu.[1] Fitar da ta bata damar zama shiga gasar fina-finai a Afrika gasar 11th Africa Movie Award inda tayi rashin nasara a hannun Hilda Dokubo.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Timbuktu review – a cry from the heart". Guardian. 2015-05-28. Retrieved 2017-11-11.
  2. Izuzu, Chidumga (2017-06-22). "Queen Nwokoye, Ini Edo, Joselyn Dumas battle for 'best actress' award". Pulse. Retrieved 2017-11-11.