Agadez

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Agadez


Wuri
Map
 16°58′20″N 7°59′27″E / 16.9722°N 7.9908°E / 16.9722; 7.9908
JamhuriyaNijar
Yankin NijarYankin Agadez
Department of Niger (en) FassaraTchirozérine (sashe)
Babban birnin
Yawan mutane
Faɗi 110,497 (2012)
Labarin ƙasa
Altitude (en) Fassara 520 m
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci
Agadez.
Kofar shiga akan RN25, Agadez
wani buzu a agadez

Agadez, a baya ana cewa Agadès,[1] shine birni na biyar mafi girma a Jamhuriyar Nijar da yawan jama'a 110,497 a ƙidayar 201.[2] kuma shine babban birnin Yankin Agadez, yana a hamadar Sahara, kuma shi ne dai babban birnin Aïr, wani birni na ƴan ƙabilar, Abzinawa. Birnin na da killatattun wuraren tarihi na hukumar UNESCO.

Babban masallacin Agadez kenan
Niger, Agadez (09), Sidi Kâ bakery

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Chisholm, Hugh, ed. (1911). "Air" . Encyclopædia Britannica. 1 (11th ed.). Cambridge University Press. p. 442.
  2. "Annuaires_Statistiques" (PDF). Institut National de la Statistique du Niger. Retrieved 2 May 2013.

Wikimedia Commons on Agadez