Uchechukwu N. Maduako

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Uchechukwu N. Maduako
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi namiji
Bangare na Majalisar Wakilai (Najeriya)
Ƙasar asali Najeriya
Sana'a ɗan siyasa
Muƙamin da ya riƙe mamba a majalisar wakilai ta Najeriya da mamba a majalisar wakilai ta Najeriya
Ɗan bangaren siyasa Peoples Democratic Party

Uchechukwu N. Maduako ɗan siyasar Najeriya ne kuma ɗan majalisar wakilai ta 4 kuma majalissar ƙasa ta 5 mai wakiltar mazaɓar Isuikwuato/Umunneochi ta jihar Abia ƙarƙashin tutar jam'iyyar People's Democratic Party.[1]

Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Honourable Uchechukwu Maduako". Archived from the original on 5 July 2015. Retrieved 4 July 2015.