Jump to content

Abubakar Umar Argungu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
(an turo daga Umaru Argungu)
Abubakar Umar Argungu
mutum
Bayanai
Jinsinamiji
Ƙasar asaliNajeriya
Shekarun haihuwa1 Mayu 1960
Wurin haihuwaJahar Kebbi
HarsunaTuranci, Pidgin na Najeriya da Hausa
Sana'aɗan siyasa
Muƙamin da ya riƙemamba a majalisar dattijai ta Najeriya da Deputy Governor of Kebbi State (en) Fassara
Ilimi aJami'ar Usmanu Danfodiyo, Jami'ar jahar Lagos da Kwalejin Ilimi ta Shehu Shagari
Ɗan bangaren siyasaPeoples Democratic Party da All Progressives Congress
AddiniMusulunci
Hair color (en) Fassarablack hair (en) Fassara

Umaru Tafidan Argungu (an haife shi a ranar 1 ga watan Mayun shekarar n 1959) an zaɓe shi Sanata mai wakiltar Kebbi ta Arewa a jihar Kebbi. Najeriya, ya karɓi mulki a ranar 29 ga watan Mayun shekarar 2007. Ɗan jam'iyyar PDP ne.[1]

Argungu ya samu digirin digirgir (M.Sc) a fannin harkokin sufuri. Kafin zaɓensa a Majalisar Dattawa, ya kasance Babban Manaja, Ayyuka na Musamman, Hukumar Tashoshin Ruwa ta Najeriya da Shugaban Kamfanin. Bayan zaɓe, an naɗa shi a kwamitocin wasanni, asusun jama'a, sa hannun jari, sufurin ruwa, muhalli, sadarwa da sojojin sama.[1]