Umkhonto we Sizwe

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Umkhonto we Sizwe
Bayanai
Iri military organization (en) Fassara
Ƙasa Afirka ta kudu
Ideology (en) Fassara socialism (en) Fassara
Mulki
Shugaba Joe Slovo (en) Fassara, Ronnie Kasrils (en) Fassara da Chris Hani (en) Fassara
Mamallaki African National Congress (en) Fassara
Tarihi
Ƙirƙira 1961
Wanda ya samar
Dissolved 1991
Tutar Umkhonto mu Sizwe

Umkhonto we Sizwe ( Xhosa ), Ƙungiya ce ta masu ɗauke da makamai a Afrika ta Kudu guerilla wadda aka kafa a shekarar 1961 da Nelson Mandela, Walter Sisulu da sauran mutane daga African National Congress . An kuma ƙirƙira shi lokacin da gwamnati ta fara kashewa da cutar da mutanen da suka yi zanga-zangar adawa da mulkin wariyar launin fata . Mandela ya fara son ƴantar da Afirka ta Kudu ba tare da tashin hankali ba, amma gwamnati ta kirkiro dokoki don hana hakan. Daga nan sai Mandela ya yanke shawarar cewa idan baƙaƙen fata ba su yi amfani da tashin hankali ba, ba za su taba dawowa da hakkinsu ba. Sun kai hare-hare da yawa, ciki har da tashin bama-bamai . Mafi munin wannan shi ne tashin bam din da ya auku a titin Church a Pretoria .

Umkhonto we Sizwe ya daina aiki a shekarar 1990 kafin ƙarshen mulkin wariyar launin fata, a shekarar 1991.