Wasiu Alabi Pasuma
An haife shi a ranar 27 ga Nuwamba 1967. Asalin sa ɗan asalin Edunabon-Ife, Jihar Osun, Ya yi yarin tarsa a Mushin, Jihar Legas[1]
Mahaifiyarsa, Alhaja Adijat Kubura Odetola wadda aka fi sani da Iyawo Anobi ce ta haife shi wadda yake yawan yabon ta a cikin wakokin shi