Yorgan Agblemagnon

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Yorgan Agblemagnon
Rayuwa
Haihuwa Vierzon (en) Fassara, 9 ga Yuli, 1999 (24 shekaru)
ƙasa Faransa
Togo
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Le Havre AC (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai tsaran raga

Yorgan Edem Agblemagnon (an haife shi a ranar 9 ga watan Yuli 1999) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasa mai tsaron gida a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Faransa ta US Châteauneuf-sur-Loire. An haife shi a Faransa, ya buga wa tawagar kasar Togo wasanni biyu a shekarar 2017.

Ayyukan kasa da kasa[gyara sashe | gyara masomin]

An haifi Agblemagnon a Faransa, dan tsohon golan Togo Guy Agblemagnon.[1] Ya na cikin tawagar kasar Togo a wasan sada zumunci 0-0 da Libya a ranar 24 ga watan Maris 2017.[2] [3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Yorgan Agblemagnon (Havre AC) déjà dans le viseur de nombreux clubs" . 25 March 2017.
  2. "Amical : Libye-Togo (0–0) – Football 365" .
  3. "Yorgan Agblemagnon convoqué avec le Togo" . hac-foot.com. Retrieved 26 March 2017.

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]