1962 a Najeriya

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
1962 a Najeriya
events in a specific year or time period (en) Fassara
Bayanai
Facet of (en) Fassara Najeriya
Ƙasa Najeriya
Mabiyi 1961 in Nigeria (en) Fassara
Ta biyo baya 1963 in Nigeria (en) Fassara
Kwanan wata 1962

Abubuwan da suka faru a shekara ta 1962 a Nijeriya .

Shugabannin Lokacin[gyara sashe | gyara masomin]

Jagororin Najeriya

Siyasa[gyara sashe | gyara masomin]

  • Mayu 1962 - Action Group, wata jam’iyya ta yankin Yammaci ƙarƙashin jagorancin Cif Obafemi Awolowo, ta rabu biyu, wanda ya haifar da rikici a yammacin Najeriya.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]