Ajuma Ameh-Otache

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ajuma Ameh-Otache
Rayuwa
Haihuwa Najeriya, 1 Disamba 1984
ƙasa Najeriya
Mutuwa 10 Nuwamba, 2018
Karatu
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  Kungiyar kwallon kafa ta mata ta Najeriya2004-2004
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Ajuma Ameh-Otache (1 Disamba 1984 – 10 Nuwamba 2018) ta kasance yar wasan kwallon kafa Tana daga cikin kungiyar kwallon kafa ta mata ta kasa ta Najeriya a gasar Olympics ta bazara ta 2004 [1][2]A matakin kulob din ta buga wa Pelican Stars wasa . tana buga ma Najeriya tsakiya a wasanni kwallan kafa.[3]

Ameh-Otache ta mutu a ranar 10 ga Nuwamba 2018 tana da shekara 33, ba a ba da cikakken bayani game da musababbin mutuwarta ba. [4]

Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]

  • Najeriya a Gasar Olympics ta bazara ta 2004

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Ajuma Ameh". IOC. Retrieved 27 January 2017.
  2. "Olympic Women's Football Tournaments Athens 2004 – Squad List: Nigeria (NGR)". FIFA. Archived from the original on 7 September 2015. Retrieved 2 October 2015.
  3. "Ajuma Ameh". Sports-Reference. Archived from the original on 18 April 2020. Retrieved 1 February 2017.
  4. Ajuma Ameh-Otache: Former Nigeria midfielder dies at 33