Akinpelu Oludele Adesola

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Akinpelu Oludele Adesola
Rayuwa
Haihuwa Nuwamba, 1927
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Yarbanci
Mutuwa Mayu 2010
Karatu
Makaranta Queen's University Belfast (en) Fassara
Jami'ar Ibadan
Harsuna Turanci
Yarbanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a Malami da likitan fiɗa
Employers Jami'ar Lagos
Queen's University Belfast (en) Fassara
University of Rochester (en) Fassara
Kyaututtuka
Mamba Makarantar Kimiyya ta Najeriya

Akinpelu Oludele Adesola (6 Nuwamba 1927 - 29 Mayu 2010) Farfesa ɗan Najeriya ne a fannin tiyata, mai kula da ilimi kuma tsohon mataimakin shugaban jami'ar Legas[1][2]

Mahaifinsa shi ne Cif Bamgboye Fasina Adesola MBE, (Bariyun na Isaga da Bajito na Ibara, Abeokuta). A shekarar 1935 ya shiga makarantar Saint Jude da ke Ebute-Metta, Legas inda ya taka rawar gani a kungiyar mawakan Lahadi. Gidan Adesola wanda ke da tushe mai karfi na Kirista ya cika da masoyan wakoki wadanda suke jin dadi, kida da rera wakokin coci.[3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]