Al-Hayyu Group of Schools

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Al-Hayyu Group of Schools
Bayanai
Iri makaranta, preschool (en) Fassara, Makarantar Firamare da secondary school (en) Fassara
Masana'anta educational institution (en) Fassara
Ƙasa Najeriya
Tarihi
Ƙirƙira 2001

Kungiyar Makarantun Al-Hayyu Makaranta ce ta Islamiyya, wacce aka kafa a watan Satumbar 2001 a Ibadan, jihar Oyo, Najeriya . Ana koyar da ɗaliban cikin harsunan Ingilishi, Yarabanci, Faransanci da yaren Larabci.

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]