Alhassan Mohammed Gani

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Alhassan Mohammed Gani
Rayuwa
Haihuwa 1959 (64/65 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Jos
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a Malami

Alhassan Mohammed Gani wani malamin makaranta ne kuma mai gudanarwa a Najeriya wanda ya kasance tsohon mataimakin shugaban jami'yar tarayya Kashere, a jihar Gombe.[1][2][3]

Tarihi[gyara sashe | gyara masomin]

An haifi Gani a shekarar 1959 a Delgi, karamar hukumar jihar Filato. Ya fara karatun sa na farko a makarantar firamare, Delgi daga 1966 zuwa 1973. A 1978 ya sami B.Sc a Botany tare da babban aji daga Jami'ar Jos a shekarun 1980 zuwa 1984.[3]

Gani ya je jami’ar Landan inda ya samu takardar shaidar M.Sc a fannin kimiyyar tsire-tsire a shekarar 1988. Sannan ya yi digirinsa na uku a fannin ilimin kimiyyar tsire-tsire a Jami’ar Abubakar Tafawa Balewa Ya zama farfesa a can a 2006.[3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Professor Alhassan Mohammed Gani – Channels Television". Retrieved 2021-02-15.
  2. "Prof. Gani's good leadership story at Fuk". Daily Trust (in Turanci). 14 October 2020. Retrieved 2021-02-15.
  3. 3.0 3.1 3.2 IV, Editorial (2021-02-10). "As a quintessential VC, Gani, bows out of Kashere…". Blueprint Newspapers Limited (in Turanci). Retrieved 2021-02-15.