Amenze Aighewi

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Amenze Aighewi
Rayuwa
Haihuwa 21 Nuwamba, 1991 (32 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Rivers Angels F.C. (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka
Tsayi 1.7 m

Amenze Aighewi (haihuwa 21 ga watan Nuwamban ahekarar 1991)ta kasan ce yar Nijeriya ce, kuma yar kwallon da suka buga a matsayin gaba na Najeriya mata tawagar kwallon [1]. Ta kasance daga cikin kungiyar a gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA ta 2011 . A matakin kulab tana taka leda a Rivers Angels a Nigeria.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Official squad list 2011 FIFA Women's World Cup". FIFA. 17 June 2011. Archived from the original on 12 July 2011. Retrieved 17 June 2011.
  2. "Nigeria ohne Uwak zur WM". womensoccer.de. 14 June 2011. Archived from the original on 19 July 2011. Retrieved 14 June 2011.

Hanyoyin haɗin waje[gyara sashe | gyara masomin]

  • Amenze Aighewi – FIFA competition record