Amodou Abdullei

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Amodou Abdullei
Rayuwa
Haihuwa Kano, 20 Disamba 1987 (36 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
F91 Dudelange-
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka
Tsayi 190 cm

Amodou Abdullei (an haife shi 20 Disamba 1987) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne ɗan Najeriya-Jamus wanda ke buga wasan gaba.[1]

Sana'ar kwallo[gyara sashe | gyara masomin]

Farkon aiki a Jamus Abdullei mai shekaru 17 ya bar makarantar horar da kwallon kafa a Najeriya zuwa Norway kafin ya koma kungiyar SV Eintracht Trier 05 ta kasar Jamus inda ya taka leda a gasar Bundesliga ta 'yan kasa da shekara 19 a kakar 2005–06.[2] Ya koma SSV Ulm 1846 a cikin Yuli 2007, [3] zuwa TSG Thannhausen a cikin Fabrairu 2008 [4] amma a cikin Nuwamba 2008, ya dawo SSV Ulm.[5][6] A watan Mayun 2009, an sanar da Abdullei zai bar kulob din.[7]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]