Jump to content

Bello Mandiya

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Bello Mandiya
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya

11 ga Yuni, 2019 - 2023
District: Katsina South
Rayuwa
Cikakken suna Bello Mandiya
Haihuwa Jahar Katsina, 
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar jahar Lagos
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Hausa
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Bello Mandiya Dan Najeriya ne, dan'siyasa, wanda shine zaɓaɓɓen Sanata mai wakiltar shiyar Katsina ta Kudu. An zaɓe shi ne a watan Februiru a Babban zaɓen Najeriya na shekarar 2019 a ƙarƙashin jam'iyar All Progressives Congress (APC).[1][2] Gabanin zaɓen sa shine Chief of Staff din gwamnatin Katsina karkashin gwamna Aminu Bello Masari.

Farkon Rayuwa

[gyara sashe | gyara masomin]

Bello Mandiya kwararren ɗan siyasa ne a Nijeriya kuma yakai matsayin sanata mai wakiltan Kudancin Jihar Katsina a majalissa taraiyya ta kasa.[3] An zaɓe shi a matsayin sanatan kudancin Katsina a watan Febrairu,shekarar 2019 a zaɓen ƙasa ƙarƙashin jam’iyyar APC wanda a da ya rike matsayi Chief of staff na jihar Katsina.[1]

  1. 1 2 "Bello Mandiya" Archived 2019-04-08 at the Wayback Machine The Cable Katsina. Retrieved 28 February, 2019
  2. "APC, Masari's Chief of Staff, two others sweep Senatorial seats" Vanguard Katsina State. Retrieved February 2019
  3. https://www.shineyoureye.org/person/bello-mandiya
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.