Benson Idahosa

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Benson Idahosa
Rayuwa
Haihuwa Kazaure, 11 Satumba 1938
ƙasa Najeriya
Mutuwa 12 ga Maris, 1998
Ƴan uwa
Abokiyar zama Margaret Idahosa (en) Fassara
Karatu
Harsuna Turanci
Harshen Edo
Yaren Ika (Nigeria)
Harshen Esan
Sana'a
Sana'a author (en) Fassara da evangelist (en) Fassara
Imani
Addini Lutheranism (en) Fassara
idahosa.com
Benson Andrew Idahosa

Benson Andrew Idahosa (an haifeshi aranar 11 ga watan Satumban shekarar 1938 kuma ya mutu aranar 12 ga waan Maris, 1998), ya kasance Majami'in ne, kuma mai wa'azi. Shi ya kafa Church of God Mission International, Archbishop Benson Idahosa was popularly referred to as the father of Pentecostalism in Nigeria.[1] Idahosa Kuma shine ya kafa Jami'ar Benson Idahosa (BIU) dake birnin Benin City, Juhar Edo, Najeriya.[2] Idahosa na yaro da kacal, wanda shine Bishop F.E.B. Idahosa, ayanzu shine Shugaban Jami'ar Benson Idahosa, Shi ma yasamar da kafa Asibitin Yara na Big Bens (Big Ben's Children Hospital), Kuma shine mataimakin-shugaba na All Nations for Christ Bible Institute International, da wasu mukamai da ya rike.[1]

Tarihin rayuwa[gyara sashe | gyara masomin]

Benson Idahosa

A Oktoba 1968, Idahosa ya bude Church of God Mission International, wanda ada ta fara aiki, amatsayin wata karamar kungiya ta yin addu'a".[3] Idahosa yayi ikirarin tayar da mutane 8 bayan su mutu, Amma sai Kungiyar tabbatar da tallace-tallace ta duniya dake a kasar Ingila wato Advertising Standards Authority, ta kalubalance shi da ya fito da hujjoji akan abunda yake ikirarin yayi, saidai yakasa kawo hujja ko daya akan cewa lallai mutanen sun rasu.[4]

Mutuwa[gyara sashe | gyara masomin]

Idahosa ya mutu a 12 Maris 1998.[5] Ya bar matarsa, Margaret Idahosa da ya'ya hudu.[6] Matarsa ta maye gurbinsa amatsayin Archbishop na Church of God Mission International (CGMI) da kuma matsayin sa na Chancellor na Benson Idahosa University.[7]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. 1.0 1.1 "God told me it is impossible to fill my father's shoes —Bishop Idahosa " Tribune Online". 9 October 2016.
  2. "About Benson Idahosa University". Benson Idahosa University. Retrieved 14 October 2018.
  3. "Nigeria - Church of God Mission including whether there is a chapter in Kaduna". 26 September 200.
  4. John Sweeney (31 December 2000). "Sects, power and miracles in the Bible belt of Essex". The Guardian. Retrieved 26 September 2011.
  5. "Nigerian Archbishop Benson Idahosa dies". Tulsa World. 26 April 1998. Retrieved 4 May 2020.
  6. Sam Eyoboka (20 April 2010). "How Archbishop Idahosa died – Wife". The Vanguard. Retrieved 4 May 2020.
  7. "My husband was like a brother until he proposed ––Arch Benson-Idahosa". The Punch. 23 February 2020. Retrieved 4 May 2020.

Hadin waje[gyara sashe | gyara masomin]