Fatima Yusuf

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Fatima Yusuf
Rayuwa
Haihuwa Owo, 2 Mayu 1971 (52 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Yarbanci
Karatu
Makaranta Azusa Pacific University (en) Fassara
Harsuna Turanci
Yarbanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a Dan wasan tsalle-tsalle da dan tsere mai dogon zango
Athletics
Sport disciplines 200 metres (en) Fassara
Records
Specialty Criterion Data M
Personal marks
Specialty Place Data M
 
Nauyi 58 kg
Tsayi 170 cm

Fatima Yusuf-Olukoju (an haifeta a ranar 2 ga watan Mayu,shekarata alif dubu daya da dari tara da saba'in da daya (1971)),a Owo, Ondo 'yar wasan Najeriya ce da ta yi ritaya, wacce ta yi gasa ta musamman a tseren mita 400 a lokacinta.[1] Ta lashe tseren mita 400 a wasannin Afirka na shekarar alif 1991 kuma ta kasance ta biyu a tseren mita 200. Ta auri Adewale Olukoju.

Daga baya ta fafata a tseren mita 200 a Gasar Cin Kofin Duniya a kasar Spain inda ta gudu 22.28. Ita ce kuma mace ta farko daga Afirka da ta yi tsere a kasa da dakika 50 a cikin mita 400. Ta yi tsere 49.43 a Gasar Cin Kofin Afalif ta shekarar alif dubu daya da dari tara da casa'in da biyar (1995).

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Yusuf Alli, Ogunkoya, Fatima Yusuf, others warm up for AFN elections". The Guardian Nigeria News - Nigeria and World News. 18 May 2021. Retrieved 4 January 2023.

Hanyoyin waje[gyara sashe | gyara masomin]

  • Fatima Yusuf
  • Olimpics bayanai
  • Evans, Hilary; Gjerde, Arild; Heijmans, Jeroen; Mallon, Bill; et al. "Fatima Yusuf". Olympics at Sports-Reference.com. Sports Reference LLC. Archived from the original on 2020-04-18. Retrieved 2021-09-12.